Selected
Original Text
Abubakar Gumi
Abdullah Yusuf Ali
Abdul Majid Daryabadi
Abul Ala Maududi
Ahmed Ali
Ahmed Raza Khan
A. J. Arberry
Ali Quli Qarai
Hasan al-Fatih Qaribullah and Ahmad Darwish
Mohammad Habib Shakir
Mohammed Marmaduke William Pickthall
Muhammad Sarwar
Muhammad Taqi-ud-Din al-Hilali and Muhammad Muhsin Khan
Safi-ur-Rahman al-Mubarakpuri
Saheeh International
Talal Itani
Transliteration
Wahiduddin Khan
بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
In the name of Allah, Most Gracious, Most Merciful.
111:1
تَبَّتْ يَدَآ أَبِى لَهَبٍ وَتَبَّ
111:1
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka. - Abubakar Gumi (Hausa)
111:2
مَآ أَغْنَىٰ عَنْهُ مَالُهُۥ وَمَا كَسَبَ
111:2
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra. - Abubakar Gumi (Hausa)
111:3
سَيَصْلَىٰ نَارًا ذَاتَ لَهَبٍ
111:3
Zã ya shiga wuta mai hũruwa. - Abubakar Gumi (Hausa)
111:4
وَٱمْرَأَتُهُۥ حَمَّالَةَ ٱلْحَطَبِ
111:4
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta). - Abubakar Gumi (Hausa)
111:5
فِى جِيدِهَا حَبْلٌ مِّن مَّسَدٍۭ
111:5
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma). - Abubakar Gumi (Hausa)